Hukumar ƙwallon kafar Masar ta yi ƙorafi kan sakamakon wasanta da Argentina

📌 Diğer 📰 Nigeria 🕐 2 saat önce
Hukumar ƙwallon kafar Masar ta yi ƙorafi kan sakamakon wasanta da Argentina

Wannan shafi ne da ke kawo mu ku labaran Gasar Kofin Duniya 2026 da sauran labaran wasannin BBC Hausa na wannan mako 6-12 ga watan Yulin 2026.

Hukumar ƙwallon ƙafa ta Masar ta ce ta yi kira ga FIFA da ta kori alƙalan wasan da suka yi aiki a wasan da ta yi rashin nasara a hannun Argentina a gasar cin kofin duniya a zagaye na ƴan 16.

Hukumar ta ce ta shigar da ƙara ga hukumar ƙwallon ƙafa ta duniya kuma tana son a gudanar da bincike kan abin da ta bayyana a matsayin "rashin daidaito" a yadda aka yi alƙalanci wasan.

Mataimakin alƙalin wasa na bidiyo (VAR) ya soke ƙwallo na biyu da Mostafa Zico ya ci saboda ƙeta da ɗan wasan tsakiya Marwan Attia ya yi wa Lisandro Martinez kafin aka ci ƙwallon.

Kuma sun dage cewa an yi wa Mohamed Salah ƙeta ƴan daƙiƙa kaɗan kafin Argentina ta farke ƙwallo na biyu.

📌 Kaynak

Bu haber XML kaynağından derlenmiştir. Tamamı için orijinal habere gidin.

Orijinal haberi oku →
📱
News AI World — Mobil uygulama
Bu haberleri 45 dilde, anlık çeviriyle cebinde. Erken erişim için Gmail adresini bırak.
← Tüm haberlere dön